Podchaser Logo
Home
Kan matakin rufe wasu kafafen yada labarai da gwamnatin sojin Burkina Faso ta yi

Kan matakin rufe wasu kafafen yada labarai da gwamnatin sojin Burkina Faso ta yi

Released Tuesday, 30th April 2024
Good episode? Give it some love!
Kan matakin rufe wasu kafafen yada labarai da gwamnatin sojin Burkina Faso ta yi

Kan matakin rufe wasu kafafen yada labarai da gwamnatin sojin Burkina Faso ta yi

Kan matakin rufe wasu kafafen yada labarai da gwamnatin sojin Burkina Faso ta yi

Kan matakin rufe wasu kafafen yada labarai da gwamnatin sojin Burkina Faso ta yi

Tuesday, 30th April 2024
Good episode? Give it some love!
Rate Episode

Ƙasashen duniya da kuma ƙungiyoyi kaƙƙin aikin jarida da kuma ‘yancin bayyan ra’ayi, sun yi tir a game da matakin rufe wasu kafafen yaɗa labarai da gwamnatin mulkin sojin Burkina Faso ta dauka.

Baya ga kafafen yada labaran Faransa ciki har da RFI da kuma France24, matakin rufe kafafen yaɗa labaran ya shafi na Amurka, Birtaniya Faransa da dai sauransu domin kawai wallafa rahoton kungiyar HRW da ke zargin dakarun gwamnati da yi wa fararen hula kisan gilla.

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakkeen shirin.

Show More
Rate

Join Podchaser to...

  • Rate podcasts and episodes
  • Follow podcasts and creators
  • Create podcast and episode lists
  • & much more

Episode Tags

Do you host or manage this podcast?
Claim and edit this page to your liking.
,

Unlock more with Podchaser Pro

  • Audience Insights
  • Contact Information
  • Demographics
  • Charts
  • Sponsor History
  • and More!
Pro Features